Gwamnan Jihar Filato Caleb Mutfwang ya koka kan cewa ƴan ta’adda sun shafe shekara biyar suna mamaye makarantu a ƙaramar hukumar Barkin-Ladi ba tare da an...
Hedikwatar tsaron Najeriya ta ce, a cikin mako guda da ya gabata, Najeriya ta kashe ‘yan ta’adda 38, tare da kame wasu 242 tare da kuɓutar...
‘Yan ta’addar boko haram sun kai farmaki ƙauyen Jibwiwi da ke karamar hukumar Hawul a jihar Borno, inda suka ƙona gidaje takwas da tarin runbunan kayan...
Gwamnatin tarayya ta ce tana tunanin sanya dokar hana amfani da babura da aka fi sani da okada. Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a,...