Data Fatima GIMBA, Abuja Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta ce an gano matashiyar ‘yar shekara 17, Mildred Joshua Ebuka da ta ɓace a Legas ranar...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta kama wani mutum da ake zargi ya jefe ‘ya’yansa biyu da kuma dukan su da sanda har sai da...
Daga Shafa’atu Dauda Kano. Rundunar Yan sanda a Jihar Kano ta kama matashin nan da ya raba ƙafa akan kabarin wata mata yana surfawa wata dattijuwa...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Hukumar ƴan sandan Najeriya ta kori ɗaya daga cikin ma’aikatanta saboda cin zalin wani farar hula.Jami’in mai suna Liyomo Okai da ke...
Daga Shafa’at DAUDA, Kano undunar ƴan sandan jihar Kano tana ci gaba da bincike kan abin da ya sa wata budurwa mai shekara 17 data rataye...
Ƴan sanda sun mamaye hanyoyin babban birnin Abuja sakamakon ƙaruwar hare-haren ƴan bindiga Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce tana aiki tuƙuru don tabbatar da kare...
‘Yan ta’adda sun yi garkuwa da mutane 50 daga garin Kuchi da ke ƙaramar hukumar Munya, a jihar Neja. Kamar yadda mai magana da yawun ƙungiyar...
Jami’an ‘yan sanda a jihar Sokoto sun yi nasarar cafke wasu miyagun mutane 6 da ake zargi da kasancewa mambobin haramtacciyar kungiyar ‘yan banga da ake...
Daga Fatima Gimba, Abuja Wasu gungun ‘yan ta’adda da ake zargin ‘yan ƙungiyar masu fafutukar kafa ƙasar Biafra ne, IPOB sun kashe ‘yan sanda biyu da...
Masarautar ‘Yandoton Daji ta karamar hukumar Tsafe ta yi wa riƙaƙƙen ‘dan ta’adda da gwamnatin tarayya ke nema ido rufe, sarauta. Ado Aliero, fitaccen ‘dan ta’adda...