Kwamishinan ‘yan sandan jihar Filato, Okoro Julius-Alawari, ya bayar da umarnin a buɗe dukkanin sakatariyar ƙananan hukumomi 17 na jihar, watanni biyu bayan rufe su. Idan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane tara da ake zargi da aikata laifin fashi da makami da addabar mazauna jihar. Kakakin Rundunar SP...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane sama da dubu da ake zargin ‘yan ta’adda ne a wani samame da ta kai da nufin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambara ta ce ta kama wasu gungun masu aikata laifuka tare da ƙwato bindigogin guda biyu da wata mota ƙirar Mercedes Benz...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Legas ta cafke wasu jami’anta uku da ke karɓar kuɗin fansa, da takwarorinsu na hukumar kiyaye haɗurra ta tarayya da kuma...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce jami’anta sun fatattaki ‘yan bindiga da suka kai hari ofishin ‘yan sanda na yankin ƙaramar hukumar Zurmi a jihar....
Muƙaddashin babban sufeton ‘yan sandan Najeriya, IGP Kayode Adeolu Egbetokun ya bayyana damuwa kan zanga-zangar da ƙungiyoyin ƙwadago suka shirya yi, inda ya yi gargaɗin cewa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta cafke sama da mutane 100 da ake zargi da laifin satar mutane, fashi da makami da sauran laifuka. Kwamishinan ‘yan...
Jami’an ‘yan sanda na shiyyar Umuaka da ke ƙaramar hukumar Njaba a jihar Imo, sun cafke wata mai suna Bebiana Paulinus da ake zargi da satar...
Rundunar ‘yan sanda a Ebonyi, ta tabbatar da cewa Rev. Fr. Joseph Azubuike da aka yi garkuwa da shi a ranar Litinin, ya samu ‘yanci. Wata...