An gano wani lamari mai ban mamaki na satar notuna a hanyar jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna, lamarin da ya haifar da matsalar tsaro da...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Yobe, Alhaji Mai Mala Buni CON, ya ce a tsanake zaɓar sabbin shugabannin tsaro da shugaba Bola Tinubu ya yi zai...
Gwamnatin tarayya ta koka kan matakin da Gwamna Nasir El-Rufai ya ɗauka a jihar Kaduna wanda ta yi iƙirarin fallasa ma’aikatan, da ɗaliban Kwalejin Gwamnatin Tarayya...
Hakanan manyan kamfanoni suna amfani da wannan fasahar wajen tantance bayanan mutane a kafafen sadarwa tare da gano abubuwan da suka fi so gami da bunƙasa...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa gwamnatinsa za ta yi adalci idan aka zaɓe shi....
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za a dawo da zirga-zirgar jiragen ƙasa na Abuja zuwa Kaduna a wannan watan na Nuwamba da muke ciki. Ministan sufuri...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta ce an shawo kan matasan da suka fito zanga-zanga tare da girke jami’an tsaro domin samar da zama lafiya a...
‘Yan-sanda sun ce sun yi nasarar ceto wasu mata tara da suka fito daga wasu jihohin Najeriya daban-daban da ake shirin safararsu zuwa ƙasar Libya, a...
Hukumar zabe ta INEC ta yi alƙawarin magance barazanar sayen ƙuri’u a zaɓen 2023. Babban jami’in hukumar, Festus Okoye ne ya bayyana haka yayin wani tattaunawa...
Manajan daraktan hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Fidet Okhiria, ya ce dakatar da zirga-zirgar jiragen ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna cikin watanni...