Daga Idris Umar, Zariya Sanata Abubakar Atiku Bagudu ministan kasafin kuɗi da tsare-tsaren tattalin arziƙi na ƙasa a ranar Talata 16/04/2024, Ya halarci wani shiri na...
Daga Maryam Umar Abdullahi Ministan birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ƙira taron gaggawa na majalisar tsaro a sakamakon taɓarɓarewar tsaro a Abuja Ministan Abuja, Nyesom Wike,...
Saudiyya ta ce za ta karɓi baƙunci taron ƙungiyar Haɗin Kan Ƙasashen Musulmai don tattauna yaƙin Gaza Ministan zuba jari na ƙasar Saudiyya ya ce, nan...
Daga Ibraheem El-Tafseer A ranar Litinin ne Gwamna Dauda Lawal ya jagoranci zaman majalisar zartarwa ta jihar Zamfara. A wajen taron, Gwamna Dauda Lawal ya karɓi...
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gayyaci shugabannin hukumomin tsaro na jihar biyo bayan sace ɗaliban jami’ar tarayya ta Gusau a kwanakin baya. A safiyar Juma’a...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar ƙasasahen yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO, ta ce za ta gudanar da taron ƙoli a babban birnin Najeriya, Abuja a ranar Alhamis...