Daga Ibraheem El-Tafseer Kotun ɗaukaka ƙara dake zaman ta a sakatariyar Audu Baƙo a Kano, ta ɗage ci gaba da sauraren shari’ar da Abduljabbar Nasir Kabara,...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsayar da ranakun 19 da 20 ga watan Maris mai kamawa domin ci gaba da sauraron shari’ar jagoran haramtacciyar...
Babbar Kotun jihar Kano ta ɗage shari’ar Frank Geng Quangrong, ɗan ƙasar China da ake zargi da kashe budurwarsa ‘yar jihar Kano Ummukulsum Sani mai shekaru...
Kwamandan hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa FRSC a jihar Bauchi, Yusuf Abdullahi ya koka kan yadda za a yi amfani da tsarin shari’a don hukunta masu...
Daga Abbas Ɗalibi, Legas. A ranar talata ne wata kotun laifuka da ke Ikeja a Legas ta yanke wa wani Fasto mai suna Nduka Anyanwu mai...
Daga Shafaatu DAUDA, kano Babbar kotun jihar kano ta yankewa Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kama shi da kalaman ɓatanci ga Annabi Mahammadu (S.A.W)...
Sugaban Majalisar Dattawan Najeriya Ahmad Lawan ya sha kaye a ƙarar da ya shigar inda yake ƙalubalantar takarar Bashir Machina. A ranar Litinin, 28 ga watan...
Ministan harkokin cikin gida na Najeriya ya ce yana shirin ganawa da gwamnonin jihohi na ƙasar don cimma matsaya kan sakin aƙalla kashi 30 cikin 100...