Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da kafa kotunan tafi da gidanka domin tabbatar da hukunta masu satar waya a jihar Kano cikin gaggawa....
Wata rana Malam Mudi Spikin ya dawo gida kawai sai ya hangi ƙofar gidansa cike da mutane ana ta hayaniya. Nan da nan ya ƙarasa da...
Ƙungiyar al’ummar jihar Ogun, Social Orientation da Safety Corps, da aka fi sani da So-Safe Corps, ta kama wani tsohon mai laifin sata. Wanda ake zargin...
Wata kotun shari’ar Musulunci a Kano a ranar Larabar da ta gabata ta bayar da umarnin a tsare wasu ma’aikatan gida biyu a gidan gyaran hali...
Ba don Talaka muka sauya kuɗi ba, sai don mutnen da suka tara kuɗin haram, inji Buhari Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce ana ci gaba...
An kama wani tsohon mai laifi, Yakub Yusuf, mai shekaru 23, bayan an sako shi daga gidan yari. A cewar wata sanarwa da mai magana da...
Hukumar yaƙi da almundahana a Najeriya ta EFCC ta kama ma’aikatan banki 12 da zargin satar kuɗaɗe a wuraren aikinsu a Jihar Enugu da ke kudancin...