Rundunar sojin Najeriya ta ce ta damu matuƙa kan zargin da ake yi wa wasu jami’anta biyu da yin sata a Matatar Mai ta Aliko Ɗangote...
Daga Maryam Umar Abdullahi Rundunar ‘yan sandan jihar Edo ta cafke wasu mutane uku da ake zargi Augustine Ikponmwoba mai shekaru 62 da Roland Ibizugbe mai...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce mota ta buge wani mutum da ya yi ƙwacen waya yayin da ya sheƙa a...
Wata kotu da ke unguwar Dei-Dei a Abuja ta yanke wa wani matashi ɗan shekara 22 hukuncin ɗaurin wata huɗu a gidan gyaran hali kan laifin...
Jam’aa sun yi wa wani lakcara kuma fasto duka tare da neman yi masa tsirara kan zargin satar mazakuta a yankin Wurukum da ke garin Makurdi...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta kama wani matashi mai suna Goodness Oshodi mai shekaru 19 da haihuwa da ake zargin ya binne ƙaninsa mai suna...
Wata kotun sojin Najeriya ta musamman da ke zamanta a Abuja a ranar Talata, 10 ga watan Oktoba, ta yanke wa wani tsohon Manajan Darakta na Nigerian Army...
Wasu ’yan daba sun kai hari kan wasu ‘yan sanda biyar da suka yi yunƙurin ceto wani mutum da ake zargi da satar mazakutar wani mutum...
An gurfanar da wani matashi ɗan shekara 20, Aondoaseer Agbadu a gaban babbar kotun majistare da ke Makurɗi bisa zarginsa da haɗa baki da kuma saran...
An gano wani lamari mai ban mamaki na satar notuna a hanyar jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna, lamarin da ya haifar da matsalar tsaro da...