Sojojin Amurka na neman wani sansanin a Yammacin Afirka bayan korar su da Nijar ta yi Janar C.Q. Brown, Hafsan Sojin Sama na Amurka kuma shugaban...
Gwamnatin Najeriya ta ce ba ta da niyyar kafa sansanin sojojin ƙasashen waje a cikin ƙasar, kamar yadda Ministan Watsa Labarai Mohammed Idris ya faɗa a...
Hukumar Kula da Matasa Masu yi wa Ƙasa Hidima (NYSC) ta fara ba da horo ga matasa masu yi wa ƙasa hidima su 1,161 a sansanin horar da malamai na ATC da ke...
Dakarun sojojin Najeriya sun kai samame sansanoni da ake zargin ‘yan bindiga ne da ba su tuba ba da kuma ɓarayin man fetur ba bisa ƙa’ida...
Kwamishiniyar harkokin mata ta jihar Borno, Hajiya Zuwaira Gambo, ta nuna damuwa kan yadda ake yawan samun juna biyu da haihuwa a sansanonin gudun hijira inda...
Hukumomi a Najeriya sun ce sun tarwatsa sansanin wani ƙasurgumin ɗan fashin daji da ya addabi sassan jihohin Zamfara da Katsina, tare da gomman yaransa. Rundunar...