Ka riƙa bincike kafin yin magana – Gwamnan Sakkwato ga Shettima Daga Muhammad Kukuri Gwamnatin Sakkwato ta yi martani ga Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima kan...
Hukumar Yaƙi Da Yaɗuwar Cututtuka Ta Najeriya NCDC ta tabbatar da ɓullar wata baƙuwar cuta a Jihar Sokoto. Babban daraktan hukumar, Dakta Jide Idris, ya ce...
Daga Maryam Umar Abdullahi An haifi yaro namiji, a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya, wanda ya zo da gangar jiki daya, da kai...
Wasu ‘yan bindiga sun kashe aƙalla mutane 12 da suka haɗa da mace ɗaya da ‘ya’yanta biyu da kuma sirikanta a ƙauyen Kurya da ke ƙaramar...
A wani samame na sahihanci da suka kai kan ‘yan ta’addan da ke jihar Sakkwato, sojojin runduna ta 8 ta Garrison sun tarwatsa ‘yan bindigan a ƙauyen Tukandu,...
Gwamnatin Sakkwato ƙarƙashin Gwamna Ahmed Aliyu za ta fara tura ɗalibai zuwa ƙasashen waje domin su yi karatu. Shugaban hukumar ba da tallafin karatu ta jihar,...
Kotu ta yankewa wani ɗan Sakkwato, Ahmad Abubakar Ahmad hukuncin ɗaurin shekaru 87 a gidan yari, bisa samunsa da laifin damfarar mutane 12 kuɗaɗe daban-daban da sunan sa...
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya yi gargaɗi kan duk wani abu da zai iya ɓata darajar Annabi Muhammad (SAW), musamman a jihar, wadda galibi al’ummar...
An kashe wani mahauci, Usman Buds, ma’aikacin mayankar dabbobi na Sakkwato, a jiya, bisa zargin yin ɓatanci ga Annabi Muhammad (SAW). ‘Yan uwansa mahauta ne suka...