Jami’an ‘yan banga sun kama wani baƙo (an sakaya sunansa) bisa zargin yunƙurin yin garkuwa da wata yarinya ‘yar shekara 9 mai suna Fauziyya Muhammad a...
Matasan da ba su gaza 80 ba, waɗanda suka shiga cikin daji ɗebo itatuwan girki sun shiga hannun ‘yan ta’adda da ake zaton sun yi garkuwa...
Aƙalla mutane 9 ne ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a rukunin gidajen alfarma na Grow Homes da ke Kuchibiyi a yankin Kubwa a babban...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta kama wani yaro ɗan shekara 20 bisa zarginsa da shirya sace mahaifiyarsa da wasu mutane uku tare da karɓar kuɗin...
Kungiyar ‘yan sintiri So-Safe Corps ta kama wani matashi mai shekaru 24 a otal bisa zarginsa da yunkurin kwashe wasu kaya masu daraja a ɗakin da...