Daga Ibraheem El-Tafseer Ɓarayi sun sace fitilun titin ɗaya daga cikin filayen jiragen saman Najeriya watanni bayan an saka su. Mahukunta a filin tashin jiragen saman...
Wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne a ranar talata sun kai hari fadar Sarkin Minna, Umar Faruk Bahago, inda suka yi awon gaba...
Wani al’amari mai kama da almara ya faru a Kano, inda aka zargi wani waliyin Amarya da sace sadaki ana tsakiyar ɗaurin aure. An sace kuɗin...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Ondo ta kama wata ma’aikaciyar jinya, ma’aikaciyar lafiya da kuma mai gadi a cibiyar lafiya ta ‘Comprehensive Health Centre’, da ke...
Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun yi garkuwa da ɗaliban jami’ar Jos su bakwai. Jami’in hulɗa da jama’a na...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Bauch ta tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga sun kashe mutum ɗaya tare da yin garkuwa da wasu mutane uku ciki...
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wata yarinya ‘yar shekara bakwai a ƙauyen Yangoji da ke ƙaramar hukumar Kwali a babban birnin tarayya Abuja. Suleiman...
Wata mata ‘yar shekara 25 mai suna Rahama Sulaiman, ta shiga hannun jami’an ‘yan sanda a Kano bisa zarginta da yin garkuwa da ‘yarta ‘yar shekara...
Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa (FRSC), ta ce ta ƙwato motoci sama da 385 da aka sace tun bayan ƙaddamar da shirin tantance ababen hawa na...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki ƙauyen Kasuwar Daji dake ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda a jihar Zamfara inda suka yi awon gaba da Uban ƙasar garin...