Daga Ibraheem El-Tafseer ‘Yan bindiga sun yi awon-gaba da ɗalibai huɗu na jami’ar jihar Nasarawa da ke garin Keffi. Bayanai sun nuna cewa an sace ɗaliban...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta ƙaddamar da wani ƙwaƙƙwaran bincike biyo bayan ɓacewar Helen Okorie, ɗaliba mai digiri na farko a jami’ar jihar Ekiti. A...
Sama da mutane 33 da aka yi garkuwa da su da suka haɗa da mata da ƙananan yara sun sami ‘yanci sa’o’i 24 bayan an yi...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Sakkwato ta tabbatar da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a ƙauyen Giyawa da ke ƙaramar hukumar Goronyo a yankin...
Wani rahoto da ƙungiyar ‘Save the Children International’ (SCI) ta fitar, ya bayyana cewa an kai hari kusan makarantu 70 tare da yin garkuwa da yara...
Daga Ibraheem El-Tafseer Rundunar ‘yan sanda a jihar Nasarawar ta ce jami’anta na can suna ƙoƙarin kuɓutar da mai martaba Sarkin Gurku da iyalinsa, waɗanda ‘yan...
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da wani shahararren boka ɗan asalin jihar Anambara, mai suna Chinedu Nwangwu a ɗaya daga...
Jami’an ‘yan sanda na shiyyar Umuaka da ke ƙaramar hukumar Njaba a jihar Imo, sun cafke wata mai suna Bebiana Paulinus da ake zargi da satar...
Wasu gungun ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba, waɗanda ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne, sun yi garkuwa da wasu...
Rundunar ‘yan sanda a Ebonyi, ta tabbatar da cewa Rev. Fr. Joseph Azubuike da aka yi garkuwa da shi a ranar Litinin, ya samu ‘yanci. Wata...