Wasu ’yan bindiga a ranar Juma’a sun sace mutum 150, galibinsu mata da ƙananan yara a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Maharan sun kuma kashe...
’Yan sanda sun ceto ɗaya daga cikin ɗalibai mata biyar da aka yi garkuwa da su a Jami’ar Tarayya ta Dutsinma da ke jihar Katsina. An...
Daga Haruna Idi Hassan Ƴan ɓindiga sun sace mahaifin mataimakin Shugaban ƙaramar Hukumar Kwali dake babban birnin tarayya, Mohammed Yakubu da wasu mutum shida. Rahotanni sun...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce za ta gudanar da bincike kan zargin tafka maguɗi a zaɓen da aka yi wa ɗaya daga cikin jami’anta a jihar Imo....
A ƙalla mutane huɗu ciki har da ɗan sanda guda ɗaya ne aka kashe yayin da aka yi awon gaba da wasu da dama a lokacin...
Matsalar garkuwa da mutane na daga cikin matsalolin tsaro a Kamaru. A ƙalla mutane 30 ne ake fargabar an yi garkuwa da su, ciki har da...
’Yan bindiga ɗauke da makamai a yammacin ranar Asabar sun sake yin garkuwa da wasu ɗaliban Jami’ar Tarayya Gusau da ke Jihar Zamfara. Ɗaliban biyu, a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Asabar ɗin da ta gabata ta ce jami’anta sun kama Amusa Kazeem, Oke Oladipupo da kuma Johnson Oluwole bisa laifin satar hular...
Rundunar ’yan sandan jihar Oyo ta yi bajekolin wasu mutum uku da ta ce an kama su ne da zargin karkatar da akalar wata tirela da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta cafke wani da ake zargi da aikata kisan kai, mai suna Usman Yahaya Muhammed, wanda ya kashe wani ɗan achaɓa tare da...