Rundunar ƴan sandan Jihar Kano ta kama mutum tara da ake zargin su da ƙwarewa wajen safarar ƙananan yara da sace-sace da kuma sayar da ƙananan...
’Yan bindiga sun ritsa mutane a kasuwar Gongon Maliki da ke ci duk ranar Laraba a Jihar Taraba, suka yi awon gaba da mutane da kayayyaki....
A cikin kwanaki 10 mahara sun sace sama da mutum 10 a yankunan. Alfijir labarai ta rawaito an sace tsohon Shugaban ƙaramar hukumar Yorro ta jihar...
Wasu mata sun samu kansu a cikin damuwa bayan da sababbin ’yan hayar gidansu suka tsere da ’ya’yansu huɗu, kwana uku da kama haya a gidan...
’Yan bindiga sun sace wani sarki mai daraja ta biyu tare da iyalansa da dogarinsa a ƙaramar hukumar Yorro a Jihar Taraba. Sarkin mai suna Alhaji...
’Yan bindiga sun yi awon gaba da hakimin Rakyabu, Magaji Sa’idu da kuma babban limamin ƙauyen, Malam Abdullahi, da ke ƙaramar Hukumar Tsafe a Jihar Zamfara....
An shiga firgici a safiyar Litinin kan rahotannin da ke cewa an yi garkuwa da wani mawaƙin Juju ɗan Najeriya, Omoba De Jombo Beats tare da...
Wasu ’yan bindiga sun yi awon gaba da aƙalla mutum bakwai a ƙauyen Igu da ke yankin Sherefe a ƙaramar hukumar Bwari ta babban birnin tarayya....
Iyayen ɗaliban da aka sace a Jami’ar Tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara sun gudanar da zanga-zangar lumana a gidan gwamnatin jihar, suna neman a...
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya a Najeriya DSS ta musanta zarge-zargen da ake yi kan cewa babban daraktan hukumar Magaji Yusuf Bichi ya yi sama da...