An sace ɗaliban firamare da na sakandare kusan su 200 a makarantarsu da ke ƙauyen Kuriga a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar Kaduna a arewa maso...
An cafke wata budurwa ’yar shekara 20 tare da saurayinta da buhuna biyar na tabar wiwi a jihar Edo. ’Yan sanda sun cafke budurwar da saurayinta...
Daga Ibraheem El-Tafseer A wani faifayin bidiyo da ‘yan bindigar masu garkuwa da mutane suka fitar, sun nuna Amarya da sauran ‘yan bikin su 63 da...
Daga Ibraheem El-Tafseer An sako ɗalibai da malaman makarantar ‘Apostolic Faith Montessori’ da ke jihar Ekiti da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su ranar Litinin...
Wani mummunan al’amari da ya ɓullo a Kaduna, yadda ake sace mutane ake cire musu ƙoda da ƙarfin tsiya, ba tare da suna so ba. Su...
Ana fargabar cewa ’yan bindiga sun sace wasu ’yan mata biyu ’yan gida yayin wani hari da suka kai kauyen Guite da ke gundumar Chikakore ta...
Wata mata ta sace jariri awa uku bayan haihuwarsa a Asibitin Kwararru na Dalhatu Arafat (DASH) da ke garin Lafia, Jihar Nasarawa. Ana zargin baƙuwar ta...
’Yan bindiga sun sace gomman mahalarta biki a wani hari da suka kai ƙauyen Gidan Kunkun da ke gundumar Dawaki a ƙaramar hukumar Ƙauru ta Jihar...
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da shugaban ƙaramar hukumar Akwanga a jihar Nasarawa Safiyanu Isah. An...
’Yan bindiga sun sace mutane 39 bayan sun kashe wasu mutum huɗu a wasu yankunan Abuja da kuma Jihar Neja. Ranar Juma’a ’yan bindiga suka kutsa...