Wani rikici da ya ɓarke tsakanin makiyaya da manoma ya yi ajalin manoma 10 da makiyaya 2 a ƙauyen Jenuwa na ƙaramar hukumar Takum a jihar...
Mutane da dama ne aka rawaito sun jikkata sakamakon wani rikici da ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a garuruwan Dusai da ’Yan Gamji na Ƙaramar...
Rikici tsakanin manoma da makiyaya a unguwar Kwanga da ke ƙaramar hukumar Ngaski a jihar Kebbi ya yi sanadin mutuwar mutane biyu. Shugaban ƙaramar hukumar, Alhaji Abdullahi Buhari Warah ya...
Wani sabon rikici a kan jayayyar filaye ya sake ɓarkewa a tsakanin al’ummomin garuruwan Ilobu da Ifon da ke maƙwabtaka da juna a Jihar Osun. An fara rikicin...
Gwamnatin jihar Bauchi ta sake nanata shirinta na sasanta rikicin kan iyaka tsakanin al’umomin ƙaramar hukumar Itas-Gaɗau da ƙaramar hukumar Kafin-Hausa ta jihar Jigawa. A wata...
Kimanin mutane 27 ne suka mutu yayin da 106 suka samu raunuka sakamakon arangamar da aka yi tsakanin ɓangarorin da ke gaba da juna a babban...
Aƙalla mutane takwas ne aka tabbatar da mutuwarsu a wani sabon rikici da ya ɓarke tsakanin Kutep da Fulani makiyaya a ƙauyukan Kwe Sati da Fikye...
Shahararren malami kuma Daraktan Makarantar Tunanin Zamantake da Siyasa ta Abuja, Dokta Sam Amadi, a ranar Alhamis ya nuna damuwarsa kan sanarwar da kotun koli ta...
Tsoro ya dabaibaye mazauna garin Abeokuta, babban birnin jihar Ogun, da ‘yan kasuwa, yayin da wasu fusatattun matasa suka gudanar da zanga-zanga a sassa da dama...
Wani dattijo mai shekaru 78 a mazabar Bumula da ke gundumar Bungoma ta Kenya, yana fama da raunuka a al’aurarsa bayan da aka yi zargin surukarsa...