Tag: Nuwamba
-
Jirgin ƙasan Abuja – Kaduna zai koma aiki a cikin Nuwamba
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za a dawo da zirga-zirgar jiragen ƙasa na Abuja zuwa Kaduna a wannan watan na Nuwamba da muke ciki. Ministan sufuri na ƙasar Mu’azu Sambo ne ya sanar da hakan a yau Litinin a yayin da yake faɗar nasarorin ma’aikatarsa a Abuja. A ranar 28 ga watan Maris din 2022…