Hukumar bayar da agajin gaggawa (NEMA) ta umarci jami’anta da ke faɗin ƙasar su sanya ƙarin matakan tsaro a rumbunanta domin kauce wa masu warwason kayan...
Daga Ibraheem El-Tafseer Rundunar ‘yansandan jihar Bauchi ta ayyana neman fitaccen malamin addinin musuluncin da ke jihar, Imam Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi ruwa a jallo bisa...
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce yana biyayya ga jagorancin Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta Najeriya. Sakon Yahaya...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce mutane dubu ɗari uku da arba’in ne aka tilastawa barin muhallinsu, yayin da Isra’ila ke ci gaba da a Gaza don...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa (NEMA) ta fara raba kayan agaji ga waɗanda bala’in ambaliyar ruwa ya rutsa da su da kuma sauran marasa...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA, ta ce akwai yiyuwar ambaliyar ruwa a jihohin Adamawa, Taraba, Benuwe, Nasarawa, Kogi, Anambra, biyo bayan buɗe ruwa...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta ƙasa (NEMA), ta bayar da tallafin kayayyakin agaji ga manoma da kuma marasa galihu 23,000 da ambaliyar ruwa na shekarar...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta ƙasa (NEMA), ta shawarci mazauna Adamawa da ke yankunan da ke fama da ambaliyar ruwa da su ƙaura zuwa wuraren...
Nasiru Abdullahi, wanda aka fi sani da Chile Maidoki, wanda yana ɗaya daga cikin manyan mutane uku da ke cikin jerin sunayen ‘yan sandan jihar Kano...
Wani jirgin sama mai sauƙar ungulu ya yi hatsari a yankin Ikeja da ke Jihar Legas a kudancin Najeriya. Wani jami’in hukumar ba da agajin gaggawa...