Aƙalla mutane 90 aka samu tabbacin sun ji raunuka iri-iri a N’djamena, babban birnin ƙasar. Hukumomi Chadi sun tura dakaru sassan ƙasar don su kwantar da...
Gwamnatin Yobe ta ƙaryata rahotanni da ke cewa wata baƙuwar cuta ta yi sanadiyyar mutuwar aƙalla mutum 200 a wasu ƙananan hukumomin jihar. A bayan nan...
Ƙungiyar agaji ta Save the Children ta yi gargaɗi kan cewa idan ba a ɗauki ƙwakkwaran mataki ba, kusan yara 230,000 da masu jego a Sudan...
Hukumar kula da lafiya matakin farko ta jihar Bauchi, (BSPHCDA), ta tabbatar da ɓullar cutar mashaƙo (diphtheria) a ƙananan hukumomi shida na jihar. Shugaban hukumar Dakta...
Wanann shi ne Musaboni Hosono. Ɗan asalin ƙasar Japan guda ɗaya tilo da ya tsira daga haɗarin jirgirn ruwan Titanic a shekarar Alif da Ɗari Tara...
A halin yanzu dai masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood a Arewacin Najeriya na cikin jimamin rashin ɗaya daga cikin ma’abotanta. Allah ya yi wa Aminu...
Rundunar ‘yan sandan jihar Rivers ta tabbatar da cewa mutane 12 ne suka mutu sakamakon fashewar magudanar mai a safiyar Juma’a a yankin Rumuekpe da ke...
Wata mata mai juna biyu a Kano, Shema’u Sani Labaran, ta rasu a asibitin ƙwararru na Abdullahi Wase da aka fi sani da asibitin Nasarawa bisa...
Wani magidanci mai suna Ndubisi Uwadiegwu ɗan jihar Enugu ya lakaɗawa matarsa Ogochukwu Enene dukan tsiya har tamutu akan biredi. Rahotanni sun nuna cewa marigayiyar ta...
Jami’an ‘yan sanda a jihar Jigawa sun kama wata mata mai suna Balaraba Shehu da saurayinta mai suna Amadu Sale bisa laifin binne jaririn da suka...