Tag: Masu garkuwa
-
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani ɗan kasuwa bayan karɓar kuɗin fansa
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani ɗan kasuwa a Ugbe, ƙaramar hukumar Akoko ta arewa maso gabashin jihar Ondo, Mista Augustine Okoye, bayan an biya kuɗin fansarsa. An bayyana cewa an yi garkuwa da Okoye ne tare da matarsa a kan babbar hanyar Isua-Ise a Akoko. Rahotanni sun ce masu garkuwa da mutanen sun…
-
Masu garkuwa sun sace matasa 21, har da budurwa da ke aikin tara kuɗin aurenta
Sace matasa 21 da ‘yan ta’adda suka yi a wata gona da ke kusa da ƙauyen kamfanin Mai ‘Yardua da ke ƙaramar hukumar Faskari a Jihar Katsina a ranar 30 ga Oktoba, 2022, ya jefa mazauna yankin cikin fargaba. Da yake magana game da sace ‘yan matan, wani mai suna Muntari Auwalu ya ce ‘yar…
-
Masu garkuwa sun kashe ɗan bautar ƙasa, bayan karɓar kuɗin fansa
Wasu ‘yan bindiga waɗanda ake kyautata zaton cewa masu garkuwa ne, sun kashe wani ɗalibi mai suna Abdulmalik Tukur, da ya kamala karatunsa a jami’ar Modibbo Adama (MAU), da ke Yola jihar Adamawa bayan sun karɓi kudin fansa naira dubu dari biyar. Majiyarmu wadda ke kusa da iyalin ta bayyana mana, mamacin bai daɗe da…
-
An kama wasu mutane uku suna ƙoƙarin yin garkuwa da mai POS a Abuja (Bidiyo)
Daga Fatima GIMBA, Abuja An kama wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a kan hanyar Lokogoma, Abuja ranar Laraba a kokarinsu na yin garkuwa da wata mata mai suna Point of Sale (POS). Wani mutum da lamarin ya faru a gaban idonsa ya ce: “Na ga sun yi garkuwa da…