Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya tattaɓa hannu kan dokar sake fasalin man fetur da iskar gas domin ya sanya Najeriya a matsayin ƙasar da aka fi...
Motar ɗaukar mai ta farko ta shiga Zirin Gaza tun bayan da Isra’ila ta hana shigar da mai yankin Falasɗinawa kwanaki 38 da suka gabata. A safiyar...
Wata mata mai suna Hope Nwala ta zubawa mijinta mai suna Ekelediri Nwankwo tafasashshen man gyaɗa a yankin Okehi da ke ƙaramar hukumar Etche a jihar Ribas. An...
A ƙalla mutane 34 ne suka mutu a garin Seme Podji da ke kan iyaka a jamhuriyar Benin, a lokacin da wata rumbun ajiyar man da...
Dakarun sojojin Najeriya sun kai samame sansanoni da ake zargin ‘yan bindiga ne da ba su tuba ba da kuma ɓarayin man fetur ba bisa ƙa’ida...
Wata tankar mai ɗauke da man fetur ta fashe bayan wani hatsarin mota da ya auku a hanyar Lokoja zuwa Abuja a jihar Kogi. Jaridar PUNCH...
Lokacin sanyi ya gabato, shin me kuke yi don kula da lafiyar ku a cikin wannan lokacin? Shigowar sanyi na kawo barazana ga lafiyar mutum, jikinmu...