Tag: Lantarki
-
Marasa biyan kuɗin lantarki ne ke ƙorafin ƙarin ƙuɗi – Minista
Marasa biyan kuɗin lantarki ne ke ƙorafin ƙarin ƙuɗi – Minista Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya ce kukan da ake yi kan karin kuɗin wutar lantarki ga masu amfani da layin Band A ya fito ne daga wadanda ba sa biyan kudin wutar a baya. Adelabu, ya bayyana hakan a taron da aka yi…
-
Ƙarin kuɗin wutar lantarki a Najeriya, ya bar baya da ƙura
Ƙarin kuɗin da Gwamnatin ta ce ta yi kan wutar lantarki ya jawo wani ruɗani wanda ya sa Hukumar Kula da samar da Wutar Lantarki ta Najeriya wato NERC ta ci kamfanin rarraba wutar lantarki ta Abuja tarar Naira miliyan 200 saboda gazawa wajen bin ƙa’idojin da ta gindaya.Ƙarin ya nuna cewa masu sayan wuta…
-
Ƙasar Chaina za ta taimakawa Najeriya wajen gina tashar wutar lantarki
Daga Maryam Umar Abdullahi Kamfanin makamashi na “Mainstream” a Najeriya, wanda tuni yake gudanar da manyan tashoshin samar da wutar lantarki guda biyu a ƙasar, ya fara gudanar da wani sabon ginin da ƙasar Chaina ta samar, kusan shekara guda bayan samun wannan damar in ji kamfanin a jiya. Kamfanin makamashin “Mainstream Energy Solution Ltd”…
-
Wutar lantarki ta kashe miji da matarsa da ‘ya’yansu biyu a jihar Taraba
Mutane huɗu daga cikin iyalin gidan mutane biyar a jihar Taraba sun mutu bayan da wutar lantarki ta kama su a unguwar Dinyavo da ke Jalingo, babban birnin jihar a ranar Litinin 2 ga watan Oktoba. Mahaifi da mahaifiyarsa da yara biyu suna cikin gidansu lokacin da ibtila’in wutar lantarkin ta auku. Mazauna yankin sun…
-
Wane hali ake ciki dangane da wutar lantarki a Birnin Kebbi?
Bayanai daga majiya mai tushe dangane da lamarin wutan lantarkin garin Birnin kebbi da jihar Kebbi na cewa babu takamammen ƙa’idar ranar da za a mayar da wutar. Sai dai Majiyarmu ta ƙara da cewa hukumomin da tafiyar da gyaran lamarin ya shafa suna aiki tuƙuru domin ganin an kammala aikin da ake yi don ganin an mayar wa…
-
Kamfanin wutar lantarki ta dawo da wuta a Sakkwato
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya dawo da wutar lantarki mai mai ƙarfi a jihar Sakkwato da karfe 6 na yammacin ranar Asabar 15 ga watan Satumba, kamar yadda wani jami’i ya tabbatar. Mista Ndidi Mbah, Babban Manaja na Hulɗa da Jama’a (GM) ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya raba…
-
Sakamakon Gobara: Hukumar wutar lantarki a Kebbi, ta yi asarar taransifoma na dala miliyan huɗu
Kamfanin yaɗa wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya fara aikin dawo da wutar lantarki a garuruwan Birnin Kebbi da Sakkwato biyo bayan wata gobara da ta ƙone taransfoma biyu a daren Alhamis. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya bayar da rahoton cewa, Tiransfoma guda 90MVA (330KV/132KV) da 60MVA (132KV/33KV) sun lalace sakamakon gobarar da ta tashi…
-
‘Yan Najeriya miliyan 11 ne ke samun wutar lantarki – NBS
Adadin masu amfani da wutar lantarki ya ƙaru da 200,000 daga miliyan 11.27 a rubu’in farko na shekarar 2023 zuwa miliyan 11.47 a rubu na biyu na shekara. Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa, (NBS), ta bayyana a cikin rahotonta na wutar lantarkin Najeriya na kashi na biyu na shekarar 2023 da aka fitar a Abuja ranar…
-
Katsewar wutar lantarki sakamakon yajin aikin gargaɗin NLC – AEDC
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, (AEDC), ya danganta matsalar katsewar wutar lantarkin da ake samu a yankunan da yake amfani da wutar lantarki ga ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya NLC, na yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu. Hukumar ta AEDC ta bayyana hakan a wata sanarwa da ta fitar a Abuja ranar Talata. “Muna sane…
-
Majalisar Bauchi ta buƙaci da a gyara na’urorin lantarki da suka lalace
Majalisar dokokin jihar Bauchi ta yi ƙira ga gwamnatin jihar da ta gyara na’urorin lantarki da suka lalace a wasu daga cikin al’ummomin jihar. Majalisar ta yi wannan ƙiran ne biyo bayan ƙudurin da ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Lere Bula, Malam Abdulrashid Muazu (APC) ya gabatar a zauren majalisa. Ya ƙara da cewa wasu…