Ƴan bindiga da suka yi garkuwa da ɗalibai da ma’aikata 286 a wata makaranta a arewacin Najeriya a makon da ya gabata, sun buƙaci a ba...
Daga Ibraheem El-Tafseer Idan ba a manta ba, a ƙarshen makon da ya gabata ne, aka sako ‘yanmatan nan biyar waɗanda masu garkuwa da mutane suka...
Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana yadda ya kawo hanyar sharewa ahalin Nabeeha hawaye bayan samo wanda zai biya kuɗin fansan da ‘yan bindiga suka nema...
Iyayen ragowar ɗalibai ‘yan mata 11 da aka yi garkuwa da su a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke garin Yauri a Jihar Kebbi, sun shiga wani...
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani ɗan kasuwa a Ugbe, ƙaramar hukumar Akoko ta arewa maso gabashin jihar Ondo, Mista Augustine Okoye, bayan an biya...
Wata mata mai suna Okereke Olufunmilayo, wacce ita ce manaja a wani kantin sayar da kayan gini, tare da mijinta da ɗan aikinta an kama su...
Jami’in ‘yan sanda na Dibision (DPO) da aka yi garkuwa da shi a Birnin Gwari, Kaduna, sama da kwanaki 90 da suka gabata, ya ce duk...
Wasu ‘yan bindiga waɗanda ake kyautata zaton cewa masu garkuwa ne, sun kashe wani ɗalibi mai suna Abdulmalik Tukur, da ya kamala karatunsa a jami’ar Modibbo...
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wata ɗalibar Makarantar koyon aikin jinya da ungozoma da ke Asibitin Koyarwa na Jami’ar Usman Danfodiyo (UDUTH) Sokoto. An...