Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa Geng Quangron hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da laifin kashe kashe Ummita a Kano. Antoni Janar na...
Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai sake kaɗa ƙuri’a kan tsagaita wuta nan-take a Gaza, bayan Rasha da China sun hau kujerar-na-ƙi kan wani ƙuduri...
A daren lahadin da ta gabata ne wannan bawan Allah mai suna Salisu Abubakar da ke zaune a Shopping Centre, Mararaba dake kan iyakar Jihar Nasarawa...
Babbar Kotun Jihar Kano ta ba da umarnin a duba kwakwalwar Hafsat Suraj Chuchu wadda ake zargin ta da kisan wani mutum, mai suna Nafiu Hafiz....
Daga Maryam umar Abdullahi Wasu mutane ɗauke da makamai sun harbe wani basaraken gargajiya, tare da yin garkuwa da matarsa da kuma wani mutum guda a...
Babbar Kotun Jihar Kano mai lamba 1 da ke Sakatariyar Audu Bako, ta yanke wa wasu ’yan bijilanti biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya. An dai...
Wata babbar kotu da ke zamanta a garin Fatakwal a jihar Ribas ta samu wasu mutane 3 da ake zargi da laifin yin garkuwa da mutane...
Rundunar ‘yan sandan farin kaya ta NSCDC reshen jihar Kano ta cafke wani matashi mai suna Alkasim Ya’u mai shekaru 25 da haihuwa da laifin kashe...
Ɗan uwana ne na jini kuma ƙani yake a gare ni. Ya gamu da ajalin sa ne a jihar Kano ƙaramar hukumar Tarauni cikin unguwa uku....
Gwamnatin tarayyar Najeriya, ta sanar da jama’a game da ɓarkewar cutar ‘Anthrax’ a wasu ƙasashe maƙwabta na yankin yammacin Afirka. Dakta Ernest Umakhihe, babban sakatare na...