‘Yan bindiga sun kashe malamin jami’a a Katsina, sun sace ‘ya’yansa Rahotanni daga Jihar Katsina na cewa ‘yan bindiga sun kashe wani malamin Jami’ar Tarayya ta...
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shema, a hukumance ya koma jam’iyyar APC Mai mulki a jihar. Shema, ya kasance gwamnan jihar a tsakanin shekarar 2007 zuwa...
Yantagwaye da tawagarsa ne suka yi garkuwa da mutane da dama tare ta'addanci a wasu yankuna Arewa Maso Yammacin Najeriya.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe Maikusa, wani ƙasurgumin ɗan ta’adda da ke jagorantar hare-hare a Jihar Katsina. Maikusa ne mataimakin wani fitaccen ɗan ta’addan da...
Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda ya ce bayanan sirrin da ya samu sun nuna cewa yana daga cikin waɗanda ƴan bindiga ke son kai wa hari....
Hukumar Hisbah za ta fara kamen masu bara a faɗin ƙananan hukumomi 34 da ke Jihar Katsina. Babban Kwamandan Hisbah na jihar, Dokta Aminu Usman (Abu-Ammar),...
A ƙalla mutane huɗu ciki har da ɗan sanda guda ɗaya ne aka kashe yayin da aka yi awon gaba da wasu da dama a lokacin...
Aƙalla ‘yan Najeriya 205 ne suka maƙale daga Sudan da yaƙi ya ɗaiɗaita, a cewar gwamnatin tarayya a ranar Juma’a. Waɗanda suka dawo sun isa filin...