Najeriya za ta ba da sabbin lasisin haƙar ma’adinai ne kawai ga kamfanonin da suka gabatar da wani shiri kan yadda za a sarrafa ma’adanai a...
‘Yan kasuwar canjin kuɗi da dama sun nuna rashin gamsuwa da soke lasisin sama da kamfanonin canji 4,000 da babban bankin Najeriya CBN ya yi. Matakin...
Hukumar da ke yi wa Kamfanoni Rajista a Nijeriya (CAC) ta bai wa kamfanonin da ke ƙasar wa’adin yi rajista kamar yadda doka ta tanada idan...
Hukumar alhazai ta ƙasa (NAHCON), ta ce daga ranar laraba 12 ga watan Yuli, dukkan dukkan jiragen da ke ɗauke da lasisin ɗebo ‘yan Najeriya za...
Ƙungiyar masana’antun Najeriya, (MAN), ta bayyana shirin ƙara kuɗin wutar lantarki daga ranar 1 ga watan Yuli a matsayin abin takaici. Ƙungiyar ta ce sashen na...