Sabon Shugaban hukumar alhazai ta Jihar Kaduna, Salihu Abubakar, ya roƙi limamai su taimaka wajen wayar da kan maniyyata su ƙoƙarta cika kuɗin kujera Hajji bana...
’Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 11 a ƙauyen Kubuwo da ke ƙaramar hukumar Kagarko a Jihar Kaduna, inda suka buƙaci naira miliyan 16...
Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna. Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar...
Rundunar Sojin Sama ta ‘Operation Whirl Punch’ ta fatattaki ’yan ta’adda da dama a wani ɓarin wuta da ta yi a ƙaramar hukumar Igabi a jihar...
Wata matar aure mai suna Sadiya Bashir ta nemi a raba aurenta a wata kotun shari’a da ke zamanta a Rigasa a jihar Kaduna kan shirin...
Aƙalla ‘yan Najeriya 205 ne suka maƙale daga Sudan da yaƙi ya ɗaiɗaita, a cewar gwamnatin tarayya a ranar Juma’a. Waɗanda suka dawo sun isa filin...
Yan bindiga sun kashe mutun ɗaya, tare da sace Shugaban Kwalejin Ƙididdiga ta tarayya (Federal School of Statistics) da ke garin Manchok a Karamar Hukumar Kaura...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Wadanda ake ƙara sun amsa laifinsu bayan an karanto musu, inda Mai Shari’a Khobo ya yanke wa Emmanuel hukuncin daurin watanni uku...
Wasu ‘yan bindiga da suka kai kimanin ɗari biyu a kan babura ɗauke da nagartattun muggan makamai sun kai hari a garin Damari da ke unguwar...