Daga Ibraheem El-Tafseer Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya gargaɗi masu ƙiraye-ƙirayen juyin mulki sakamakon matsin rayuwa, inda ya ce haƙuri abu ne mai...
Rahotanni daga ƙasar Guinea na nuni da cewa, ana zargin yunƙurin juyin mulki a ƙasar bayan da aka jiyo musayar wuta a Conakry, babban birnin ƙasar,...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnatin Jamhuriyar Congo ta musanta labaran da ta ƙira na “Ƙanzon kurege” a kafafen sada zumunta wanda suke cewa an yi Juyin mulki...
Gwamnatin Najeriya ta kawar da yiwuwar juyin mulki a ƙasar yayin da ƙasashen Afirka ke ci gaba da fuskantar hakan a baya-bayan nan. Cikin wata hira...
Daga Ibraheem El-TAFSEER Sojoji a ƙasar Gabon, sun fito a gidan Talabijin na ƙasar, inda suka bayyana cewa sun ƙwace mulki. Sun ce sun soke zaɓen...
Daga Ibraheem El-Tafseer Duk wani juyin mulki, idan ya samu awa 24, to ya zaunu. Wannan kalami ya fito ne daga bakin fitaccen ɗan jaridar nan...
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaɗuwarsa kan juyin mulkin da ya kifar da gwamnatin Mohammed Bazoum a jamhuriyar Nijar. Tsohon shugaban ƙasar, ya ce...
Daga Ibraheem El-Tafseer Sojoji sun sanar da karɓe iko a Nijar a hukumance.Wasu sojoji ƙalilan ne suka fito gidan talabijin na ƙasar suka tabbatar da juyin...
Daga Ibraheem El-Tafseer Shugaba Bola Tinubu ya ce ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afirka ta Yamma (ECOWAS) ba za ta amince da abubuwan da ke faruwa...
Daga Ibraheem El-Tafseer A Jamhuriyar Nijar, dakarun da ke gadin fadar shugaban ƙasa sun tsare duk wata hanyar shiga fadar a wani lamari da ba a...