Gwamnan Zamfara ya jinjinawa jami’an tsaro tare da yin jaje ga wanda iftila’in ya shafa Daga Idris Umar, Zariya Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya jinjinawa...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari shingen binciken ’yan sanda da ke ƙauyen Tazame a Jihar Zamfara, inda suka harbe ɗan sanda ɗaya har lahira tare...
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta a ranar Alhamis ta soke nasarar Da Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal na jam’iyyar PDP ya samu....
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gayyaci shugabannin hukumomin tsaro na jihar biyo bayan sace ɗaliban jami’ar tarayya ta Gusau a kwanakin baya. A safiyar Juma’a...
Wasu ’yan uwa biyu suna tsare a ofishin ‘yan sanda na Tudun Wada da ke garin Gusau a Jihar Zamfara, bisa zargin kashe wani ɗan jarida wakilin...
An ƙuɓutar da ɗalibai shida daga cikin ɗalibai 24 na Jami’ar Tarayya da ke Gusau a Jihar Zamfara waɗanda aka yi garkuwa da su da sanyin...
Wani magidanci a jihar Zamfara, ya lakaɗa wa matarsa duka, ya farfasa mata jiki, ya kumbura mata idanu a kan ta fita ba da izininsa ba....
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar likitocin Najeriya (NMA) reshen jihar Zamfara ta bai wa gwamnatin jihar wa’adin mako guda ta biya ma’aikatan lafiya 17 albashinsu na wata...
Wasu ’yan bindiga sun buƙaci a biya Naira miliyan huɗu a matsayin kuɗin fansa domin sako ɗaya daga cikin masu yi wa ƙasa hidima (NYSC) da...
Hukumar yi wa ƙasa hidima ta ƙasa (NYSC), ta tabbatar da sace wasu ɗalibai takwas da suka kammala karatu zuwa jihar Sakkwato domin gudanar da zangon...