Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta ce ta kama wani mai suna Peter Ogudo da ake zargin ya tsere daga gidan yarin da ke Owerri, a...
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce ya gayyaci zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya ziyarci jihar a ranakun 3 da 4 ga watan Mayu domin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Rivers ta tabbatar da cewa mutane 12 ne suka mutu sakamakon fashewar magudanar mai a safiyar Juma’a a yankin Rumuekpe da ke...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta fasa wata ƙungiyar ‘yan kasuwa ta yanar gizo, wadda suka ƙware wajen lallasa mata, garkuwa da mutane da fyade don...
Wani mutum mai matsakaicin shekaru mai suna Baby Face ya mutu a wata gobara da ake zaton ya tayar a gidansa da ke ƙaramar hukumar Oyigbo...
Jami’an ‘yan sandan jihar Ribas, sun kama wani yaro ɗan shekara 17 mai suna Noble Uzuchi, tare da abokin karawarsa, Chigozie Ogbonna, mai shekaru 29, bisa...
Wata mata mai suna Perpetual Onyekachi ta daɓa wa mijinta, Okoro Ndukwu wuƙa lamarin da yayi sanadiyar mutuwarsa. Lamarin ya abku ne a ƙaramar hukumar Ogba/Egbema/Ndoni...
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta kama wata mata mai shekara 44 kan zargin satar yara 15 a kudancin Jihar Ribas ta ƙasar. Ƴan sanda sun ce...