Tag: Jihar Oyo
-
Jihar Oyo za ta rushe dukkan shagunan da ke jikin katangar makarantu
Gwamnatin jihar Oyo ta bayar da wa’adin mako guda ga masu shagunan da aka gina a shingen makarantun gwamnati a jihar da su rusa shagunan tare da dakatar da duk wasu harkokin kasuwanci. Gwamna Seyi Makinde wanda ya yi wannan gargaɗin a jiya jim kaɗan bayan ya duba wasu makarantun gwamnati a Ibadan, ya bayyana…
-
Amarya ta rasu ranar ɗaurin auren ta a Oyo
Wata amarya mai suna Rebecca Oyedotun ta faɗi ta mutu a ranar ɗaurin aurenta a garin Ogbomoso na jihar Oyo. Mummunan lamarin ya faru ne a jajibirin ɗaurin auren marigayiyar a lokacin da ake shawagi da ƙawayenta. A cewar mahaifin marigayiyar, Evangelist Oyedotun na Cocin C&S Reformed, da ke Isale-High School, amaryar ba ta nuna…
-
Mutum 202 sun mutu sakamakon kamuwa da cutar COVID-19 a Oyo – NCDC
Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya (NCDC), ta ce aƙalla mutane 202 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar COVID-19 a jihar Oyo har zuwa yau. Dayo Adigun, mai magana da yawun ɗakin gwaje-gwaje, cibiyar bayar da agajin gaggawa ta jihar Oyo, mai wakiltar NCDC, ya bayyana hakan a ranar Laraba a Ibadan. Adigun ya…
-
Mijina yayi wa ubana dukan kawo wuƙa, ya ɓata mini sana’a
Wata kotun gargajiya da ke Mapo, Ibadan, jihar Oyo, ta ɗage ci gaba da sauraron ƙarar da wata mata mai suna Tawakalitu Hassan ta shigar a gabanta a kan mijinta, Ganiyu Hassan, har zuwa ranar 30 ga Maris. Tawakalitu, a cikin ƙarar ta, ta roki kotu da ta dakatar da alakar da ke tsakaninta da…
-
Yadda ɗa ya sace mahaifinsa, ya karɓi kuɗin fansa naira miliyan biyu da rabi
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta cafke wani da ake zargi mai suna Issa Naigheti, da ya yi garkuwa da mahaifinsa, Bature Naigboho a Igboho da ke ƙaramar hukumar Orelope ta jihar Oyo tare da karɓar kuɗin fansa naira miliyan 2 da dubu ɗari 5 kafin ya sake shi. Rundunar ‘yan sandan ta ce rundunar…
-
Yadda direban mota ya mutu a layin manfetir
Wani mutum da har yanzu ba a tantance ko wanene ba, ya mutu a lokacin da yake ƙoƙarin sayen manfetir a layin gidan mai a ya kin Oluyole, da ke ƙaramar hukumar Oluyole ta jihar Oyo. Lamarin ya faru ne a ranar Alhamis, kuma a lokacin da lamarin ya faru, babu wanda ya san cewa…
-
Yan sanda sun kama uwa da ‘yarta bisa zargin kisan saurayinsu
Rundunar ‘yan sandan jihar Oyo ta kama wata matar ‘yar shekara 52, Misis Bose Adegoke tare da ɗiyarta ‘yar shekara 28, Misis Yetunde Adegoke bisa zargin kashe wani matashi ɗan shekara 25 (wanda aka sakaye sunansa) lamarin da ya abku a garin Iseyin da ke ƙaramar hukumar Iseyin, a jihar. Waɗanda ake zargin, an kamosu…
-
Ɗan Najeriya wanda ya mayar wa makarantar sa satifiket, ya samu tallafin N500,000
Mista Alaba ya ce idan har ya samu aka dawo masa da kuɗaɗensa da ya kashe lokacin yana ɗalibi, zai iya bunƙasa basirar sa. Mr Alaba ya kammala karatunsa na Jami’ar Fasaha ta Ladoke Akintola (LAUTECH) da ke Ogbomosho, Jihar Oyo, Osunleke Alaba, wanda kwanan nan ya mayar wa makarantar satifiket dinsa, ya kuma nemi…