Tag: Jihar Ondo
-
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani ɗan kasuwa bayan karɓar kuɗin fansa
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani ɗan kasuwa a Ugbe, ƙaramar hukumar Akoko ta arewa maso gabashin jihar Ondo, Mista Augustine Okoye, bayan an biya kuɗin fansarsa. An bayyana cewa an yi garkuwa da Okoye ne tare da matarsa a kan babbar hanyar Isua-Ise a Akoko. Rahotanni sun ce masu garkuwa da mutanen sun…
-
Yadda tsoho ya ƙone agwalansa biyar, bayan ya sanya man fetir a ɗakin kwanansu
Joseph Ojo, tsoho ne mai shekaru 64, ya bayyana dalilin da ya sa ya ƙona ‘yan agulansa su biyar, yace gaɗuwa suke da matarsa wato uwarsu su lakaɗa masa duka. Tsohon wanda ‘yan sanda suka kama shi suka kuma gabatar da shi ga ‘yan jarida a hedikwatar ‘yan sandan Najeriya da ke Akure, jihar Ondo,…
-
Matashi ya bayyana shi ya shaƙe mahaifiyarsa har lahira saboda ta kira shi da shege
Wani matashi ɗan shekara 18, Tope Momoh, ya amince ya shaƙe mahaifiyarsa mai shekaru 52, Stella, saboda ta kira shi da shege. Momoh ya ce ya yanke shawarar amsa laifin da ya aikata bayan sati biyu da binne mahaifiyarsa saboda ya kasa samun sukuni da kwanciyar hankali. A cewar jaridar The Nation, an ce ya aikata…
-
Yan-sanda sun ceto mata tara da za a yi safararsu zuwa Libya a Jihar Katsina
‘Yan-sanda sun ce sun yi nasarar ceto wasu mata tara da suka fito daga wasu jihohin Najeriya daban-daban da ake shirin safararsu zuwa ƙasar Libya, a ranar Laraba. Kakakin rundunar ‘yan-sandan JIhar Katsina, SP Gambo Isah, wanda ya bayyana haka, ya ce sakamakon bayanan sirri da suka samu ne jami’ansu suka yi wa wata maboya…
-
Jami’an Amotekun a Ondo sun kama ƴan arewa 168 da suka ɓuya a ƙarƙashin shanu
Daga Fatima GIMBA, Abuja Jami’an tsaro masu zaman kansu a jihar Ondo, waɗanda aka fi sani da Amotekun sun tsare wasu mutane 168 da ake zargi da kutse a cikin manyan motoci biyu. Wannan ya zo ne bayan kwanaki uku da kama wasu mutum 151 da su ma ake zargi da kutse cikin jihar, ɗauke…