A ranar Litinin, 26 ga watan Disamban 2022, jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi ‘yan damfarar yanar gizo...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wata mata mai shekaru 27 mai suna Maryam Ayila, da ake zargi da laifin yin garkuwa da wata yarinya...
A ranar Talata ne wani mutum da ɗansa suka fusata inda suka sauke fishin su akan wani babban likita da ma’aikaciyar jinya a cibiyar kiwon lafiya...
A ranar Alhamis, 15 ga watan Disamban 2022, jami’an ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wani mutum mai suna Ganiyu Shina mai shekaru 49 da ke...
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya nemi haɗin kan gwamnatin jihar da masu maganin gargajiya domin kawo ƙarshen kashe kashe da ‘yan ƙungiyoyin Asiri ke yi...
Wata mata mai suna Okereke Olufunmilayo, wacce ita ce manaja a wani kantin sayar da kayan gini, tare da mijinta da ɗan aikinta an kama su...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba, 2022, ta kama Fasto ɗaya da wasu mutane biyu da laifin yin garkuwa da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wani kafinta mai shekaru 45 mai suna Segun Omotosho Ebenezer a ranar Lahadi, 20 ga watan Nuwamba, 2022 bisa...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne da sanyin safiyar Alhamis, sun ƙona ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta da ke Iyana Mortuary lll a Abeokuta,...
Hukumar ‘Yan sanda ta jihar Ogun ta cafke wasu mata biyu da take zargi da buɗe wajen sayar da jarirai a Agbado dake karamar hukumar Ifo...