A ranar Asabar 11 ga watan Maris ne rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wata mata ‘yar shekara 33 mai suna Ifeoma Ossai, wacce ake...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Asabar 11 ga watan Maris, 2023, ta kama wasu ‘yan ƙungiyar asiri guda biyar da suke tono gawarwaki daga...
An ƙona bankuna biyu a daidai lokacin da mazauna yankin Shagamu ke nuna rashin amincewarsu da matsalar ƙarancin naira da ake fama da shi a garin...
Wata mata mai matsakaicin shekaru da ke zaune a Abeokuta,a jihar Ogun, ta kashe kanta bayan ta bankawa kanta wuta kan bashin N70,000. Matar da aka...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, a ranar 9 ga watan Fabrairun 2023, ta kama wasu ‘yan uwan juna biyu, Damilola Famoriyo ‘ mai shekaru 34 da...
An tsare mutanen biyar da ake zargin na tsawon kwanaki 60 a gidajen gyaran hali da ke Abeokuta. Adekanbi Lekan, Odetola Ahmed da Adeniyi Waheed sune...
Wasu da ake zargin ‘yan kunar baƙin wake ne sun ƙona wata cocin farin kaya mai suna Motailatu Church of God, da ke Oke-Idahun parish, a...
Tsoro ya dabaibaye mazauna garin Abeokuta, babban birnin jihar Ogun, da ‘yan kasuwa, yayin da wasu fusatattun matasa suka gudanar da zanga-zanga a sassa da dama...
Kungiyar ‘yan sintiri So-Safe Corps ta kama wani matashi mai shekaru 24 a otal bisa zarginsa da yunkurin kwashe wasu kaya masu daraja a ɗakin da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Asabar, 31 ga watan Disamban 2022, ta kama wasu mutane uku da suka yi yunƙurin kashe wani ɗan sanda...