Rundunar ‘yan sanda a jihar Legas ta tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe mutane uku a...
Hukumar fasa ƙauri ta ƙasa (Kwastam), reshen Seme, ta yi nasarar daƙile wannan mummunan yunƙuri na shigo da wasu haramtattun kayayyaki cikin Najeriya, ɗaya daga ciki...
Wata budurwa ‘yar shekara 23 mai suna Destiny Benjamin, ta mutu kwanaki huɗu bayan da aka yi mata tiyata a tuwon ɗuwawunta (hips), wadda aka fi...
Fredrick Nwajagu, shugaban ‘yan ƙabilar Igbo wato Eze Ndigbo na yankin Ajao Estate a jihar Legas ya shiga hannun jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya na hukumar...
Wata babbar kotu da ke zamanta a Ikeja, a jihar Legas, a ranar Litinin ta yanke wa wani ma’aikacin gida, Joseph Ogbu, hukuncin kisa ta hanyar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wata mata mai shekaru 53 da haihuwa, wadda ake zargin an same ta da tarin kayan zaɓe da aka...
An binne gawar Oreoluwa Aina, ‘yar shekara 28 mai yiwa ƙasa hidima da hatsarin jirgin ƙasa da motar Bus ta BRT ta rutsa da ita a...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Legas ta ce mutum biyu daga cikin waɗanda haɗarin jirgin ƙasa da ya rutsa da motar safa ta...
A baya-bayan nan dai wani bala’i ya afku a jihar Legas yayin da ake zargin sojoji da ke aiki da rundunar ‘Operation MESA’ sun harbe wani...
Jami’an hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) sun cafke wani ɗan kasuwa mai suna Kingsley Celestino mai shekaru 49 a filin...