Daga Idris Umar, Zariya Rundunar ‘yansandan Najeriya reshen jihar Legas ta cafke mutane sama da 50 bayan hargitsin da ya kaure tsakanin wasu matasa da ɓatagari...
Hukumar Kula da Ababen Hawa ta Jihar Legas (LASTMA) ta ce ta ƙwace motoci sama da 100 da ake ajiye su a kan gadoji. Motocin da...
Daga Ibraheem El-Tafseer Daga ranar 1 ga watan Oktoban shekara ta 2023 za a rufe filin jirgin sauƙa da tashin jiragen saman Murtala Muhammed da ke...
Wani jirgin sama mai sauƙar ungulu ya yi hatsari a yankin Ikeja da ke Jihar Legas a kudancin Najeriya. Wani jami’in hukumar ba da agajin gaggawa...
Wani ma’aikacin man fetur mai suna Waliu Olamilekan ɗan shekaru 39 a duniya a ranar Litinin ɗin da ta gabata an tsare shi a kotun Badagry...
An gano wasu ‘yan’uwa biyu da suka mutu sakamakon ruftawar wani gini a lamba 25, Ajao titin CWC, ta Olainukan Bus Stop. Ishawo. Ikorodu. Ibrahim Farinloye,...
Wata ƙungiya mai zaman kanta da ke Legas mai suna “Zakka da Sadaqat Foundation” a ranar Litinin ta bayar da tallafin karatu ga marayu da marasa...
A ranar Asabar ɗin da ta gabata ne wata tankar man dizal ta murƙushe wata mata da ba a tantance ba, ta mutu har lahira a...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ɓarayi sun sace fitilun titin ɗaya daga cikin filayen jiragen saman Najeriya watanni bayan an saka su. Mahukunta a filin tashin jiragen saman...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Legas ta amince da korar Isfekta Samuel Ukpabio, bisa zargin satar jariri. Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Benjamin Hundeyin, ya sanar...