Jami’an hukumar Hisbah na jihar Kebbi sun sami ‘yan mata yara ƙanana guda biyu suna gararamba a garin Birnin kebbi. Wannan na ƙunshe a wata sanarwa da hukumar...
TCN da KEDCO sun mayar da wutan lantarki a garin Birnin Kebbi. Tun ƙarfe 11:38 na dare ranar 15 ga watan Satumba aka ɗauke wutar biyo...
Jami’an tsaro tare da haɗin gwiwar ‘yan banga da mazauna yankin sun kashe ‘yan bindiga 21 a ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi, kamar yadda...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi ta kama manyan motoci guda biyu maƙare da ƙullin tabar wiwi da ba a taɓa kama irinsa ba a tarihin tsaro...
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Jega a jihar Kebbi na cewa ana fargaban wasu ‘yan mata tara sun nutse a cikin ruwa sakamakon haɗarin kwalekwale. Majiyarmu ta...
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) reshen jihar Kebbi, a ranar Lahadin da ta gabata ta tabbatar da kisan wani ma’aikacinta mai suna Aminu Abdullahi da wani...
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi, a ranar asabar, ya ce gwamnatin jihar ta sanya wa dabbobi miliyan 10 allurar rigakafin cutar zoon. Ita dai cutar...
Sojoji ɗauke da makamai sun kai farmaki ofishin kamfanin rarraba wutar lantarki na KAEDCO a jihar Kebbi tare da cin zarafin ma’aikatan da suka ka sa...
Gwamnan jihar Kebbi Alhaji Atiku Bagudu ya amince da biyan albashin watan Afrilu ga ma’aikatan gwamnati a jihar nan take. Amincewar na ƙunshe ne a cikin...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta bayyana ranar da za a sake gudanar da zaɓukan jihohin Kebbi da Adamawa. Mista Rotimi Lawrence Oyekanmi,...