Tag: Jihar Katsina
-
Mutane 56 da aka kama aka yi garkuwa dasu a garin Kafin Koro, an ba da wa’adin biyan kuɗin fansa
Wasu mutane 56 da aka yi garkuwa da su a ƙauyen Kaffin-Koro da ke ƙaramar hukumar Paikoro a jihar Neja sun yi kukan neman agaji a wani faifan bidiyo da ɓarayin suka fitar. Jaridar DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa a ranar 10 ga watan Mayu, ‘yan ta’addan sun aukawa garin Kaffin-Koro inda suka yi garkuwa…
-
Gwamnan Katsina Dikko Raɗɗa, ya naɗa sakataren gwamnati da wasu da dama
Gwamnan jihar Katsina Umar Dikko Raɗɗa ya naɗa Ahmed Dangiwa a matsayin sakataren gwamnatin jihar. A wata sanarwa da shi da kansa ya sanya wa hannu a ranar Litinin, gwamnan ya kuma naɗa Jabiru Tsauri a matsayin shugaban ma’aikatan jihar da Mukhtar Saulawa a matsayin mataimakin shugaban ma’aikatan, sai Abdullahi Turaji a matsayin babban Sakataren…
-
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, ta kama ƙaurayen da suka addabi jama’a da satar wayoyi
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, ta sanar da kama wasu mashahuran mutane 2 da aka fi sani da Ƙauraye, waɗanda suka shiga wani shago tare da sace wayoyin hannu guda 48. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, Gambo Isah ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a a…
-
‘Yan sanda sun kashe ‘yan ta’adda, sun ceto mata 5 a Katsina
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa jami’anta sun kashe wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne tare da kuɓutar da wasu mata biyar da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Dutsinma ta jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, CSP Gambo Isah, ne ya bayyana hakan a wata…
-
Hukumar EFCC ta kama mutane 12 a Kano da Katsina bisa laifin sayen ƙuri’u
Hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta’annati, (EFCC) ta ce ta kama mutane 12 da ake zargi da sayan ƙuri’u a zaɓen da aka kammala ranar Asabar a jihohin Kano da Katsina. Kwamandan hukumar EFCC na shiyyar Kano, Faruƙ Dogondaji ne ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Najeriya, a wata hira da ya…
-
‘Yan sanda sun kama jami’an tsaron Rarara saboda harbin iska
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wani jami’in ‘yan sanda da ke tare da fitaccen mawaƙin siyasar nan na jam’iyyar APC mai mulki, Dauda Kahutu Rarara, kan harbi ba tare da izini ba. A cikin wani faifan bidiyo, an ga wasu ‘yan sandan da ke tare da shi guda biyu suna harbin iska…
-
Atiku ya doke Tinubu a Katsina, jihar Buhari
Jam’iyyar adawa ta PDP ta doke jam’iyyar APC mai mulki a jihar Katsina,jihar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya doke babban abokin hamayyarsa Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC da ƙuri’u 489,045 a faɗin ƙananan hukumomi 34 na jihar. Tinubu ya zo na biyu da ƙuri’u 482,045…
-
Tinubu Ba zai musuluntar da Najeriya ba – Masari
Gwamnan jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, ya bayyana ikirarin cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, zai musuluntar da Najeriya idan aka zaɓe shi shugaban kasa a 2023 a matsayin batu mara tushe. Da yake magana a ranar talata a wani taron da ƙungiyar Kiristocin Arewa ‘yan siyasa a lokacin…
-
Ana tsaka da Sallah ‘yan bindiga sun kashe Liman, sunyi garkuwa da masallata a Katsina
‘Yan ta’addan masu yin yadda sukeso a dajin Funtua ta jihar Katsina, a daren Asabar sun kai farmaki wani masallaci inda suka kwashe masu bauta waɗanda har yanzu ba a san yawansu ba. Wani ganau ya bayyana cewa lamarin ya faru ne a Maigamji dake ƙaramar hukumar Funtua ta jihar Katsina, AIT ta rahoto.Bincike ya…
-
Yan sanda sun kama dattijo da ke yiwa ‘yan ta’adda maganin bindiga
Wani dattijon mai shekaru 53 da ke zargin yana yin laya ga ‘yan ta’adda da masu aikata laifuka a jihar Katsina a yanzu haka yana yi wa ‘yan sanda ƙarin bayani kan ayyukan sa, bayan da ya shiga komar su. Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Katsina SP Gambo Isah,ya shaidawa manema labarai…