Daga Maryam Umar Abdullahi Iran ta faɗa a jiya Laraba cewa, a shirye take ta taimaka wa Jamhuriyar Nijar da aka yi juyin mulki, don shawo...
Ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen yammacin Afrika (ECOWAS) ba ta shelanta yaƙi a kan al’ummar Jamhuriyar Nijar ba, haka ma babu wani shiri na kai hari...
Daga Ibraheem El-Tafseer Duk wani juyin mulki, idan ya samu awa 24, to ya zaunu. Wannan kalami ya fito ne daga bakin fitaccen ɗan jaridar nan...
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaɗuwarsa kan juyin mulkin da ya kifar da gwamnatin Mohammed Bazoum a jamhuriyar Nijar. Tsohon shugaban ƙasar, ya ce...
Daga Ibraheem El-Tafseer A Jamhuriyar Nijar, dakarun da ke gadin fadar shugaban ƙasa sun tsare duk wata hanyar shiga fadar a wani lamari da ba a...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta ƙasa (NEMA) a ranar Larabar da ta gabata ta karɓi ‘yan Najeriya 146 da suka maƙale daga birnin Yamai na...
Jami’an Tsaro a jamhuriyar Nijar sun damƙe wani Malamin addinin musulunci mai suna Malam Gausi Almustapha bisa zargin sa da wuce gona da iri, inda ya...