A yau litinin ne Hukumar Hisbah ta jihar Kano za ta yi zamanta da ’yan Kannywood da ta gayyata zuwa ofishinta. Gayyatar da Hisba ta yi...
Rundunar haɗin gwiwar Hisbah da ’yan sanda da hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA) ta cafke wasu mutane 37 bisa zargin su da yin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta gayyaci jarumai da furodusoshi da darakatocin fina-finan Hausa na Kannywood, mako guda bayan ta gana da ’yan TikTok. Mataimakin Babban...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kori ɗaya daga cikin hafsoshintta da ta samu da laifin yi mata zagon ƙasa a aikin da take yi na...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Yobe, Alhaji Mai Mala Buni CON, ya rattaɓa hannu na zartar da wasu ƙudirori biyu na kafa Hukumar Hisbah, da Hukumar...
Majalisar dokokin jihar Yobe ta fara zaman sauraren ra’ayoyin jama’a kan wasu ƙudirori guda biyu na kafa hukumar HISBA a jihar Yobe da sauran batutuwa da...
A ranar talata ne hukumar Hisbah ta jihar Kano ta yi watsi da rashin fahimtar da matar da ta auri tsohon mai neman ‘yarta yayi a...
Wata mata ‘yar Kano mai suna Malama Khadija daga ƙaramar hukumar Rano, ta kashe aurenta sannan ta auri wanda ya ƙi auran da ‘yarta. Kamar yadda...
Hukumar hisbah ta jihar Kano, ta kama wasu matasa 19 a wani taron biki da aka shirya a cikin birnin Kano bisa zarginsu da halartar wani...