CBN ya soke harajin tura kuɗi ta intanet Babban Bankin Najeriya (CBN) ya soke sabon harajin tura kuɗi ta intanet da ta bullo da shi a...
Masana sun bayyana cewa, jan ragama da akalar rayuwar talakan ƙasa ya ta’allaƙa ne a wuyan gwamnati ta kowane fanni kama daga samar da ilimi, lafiya,...
Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta da wani shiri na ƙara haraji ko kuma ƙara wa ‘yan ƙasar kuɗinàà biyan haraji. Shugaban kwamitin shugaban ƙasa kan...
Daga Ibraheem El-Tafseer Hukumar Tara Kuɗaɗen Haraji ta Najeriya (FIRS) ta bayyana karɓar harajin naira tiriliyan 5.5 tsakanin watan Janairu zuwa watan Yunin wannan shekarar. Shugaban...
Hukumar kula da iyakokin ruwan Najeriya (NIMASA) ta samu lambar yabo na girmamawa daga cibiyar ƙwararru akan harkar haraji, inda shima Shugaban hukumar ya samu lambar...
Malam Isa Ibrahim, ɗan asalin garin Wudil ne da ke ƙaramar hukumar Wudil a jihar Kano. Yanada mata biyu da ‘ya’ya bakwai , maza hudu mata...