Labarin zuwa Hajji mai ban mamaki Wannan mutumin ɗan Ghana ne, talaka ne, kuma yana zaune a ƙauye ne a wajen birni. Shekaru kaɗan da suka...
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta ce ƙasar Saudiyya ta ba maniyyatan ƙasar nan da mako uku su fara biyan kafin alƙalami na kuɗaɗen kujerar...
Hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON ta buƙaci hukumomin jin daɗin alhazai na jihohi da su karɓi miliyan huɗu da dubu ɗari biyar (4.5 million), a matsayin...
Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa adadin musulmin da suka nuna sha’awar zuwa aikin hajjin 2023 amma ba su samu sun tafi ba, saboda...
Akwai rashin tabbas ga ‘yan Najeriya sama da mutane dubu 7,000 da ke da niyyar gudanar da aikin hajjin bana yayin da ake ci gaba da...
Hukumar kula da aikin hajji ta ƙasa NAHCON ta bayyana damuwa kan yawan mata masu juna biyu da suka ƙi bayyana cewa suna da ciki, a...
Kamfanin jiragen sama na ‘Aero Contractors’, a ranar Lahadi ya ce zai kammala jigilar maniyyatan Najeriya dubu 8,033 da aka ware masa don aikin Hajjin shekarar...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON), ta bayyana dalilin da ya sa ta ƙayyade farashin jigilar alhazai daban-daban ga jihohin ƙasar nan. Wato kusan...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Nijeriya (NAHCON), ta sanar da farashin jigilar maniyyata aikin hajjin wannan shekarar ta 2023 zuwa ƙasar Saudiyya. Shugaban Hukumar NAHCON...
Hukumar jin ɗadin Alhazai ta jihar katsina a ranar juma’a ta fara karɓar kuɗaɗen ajiyar kuɗin hajji daga maniyyatan da ke shirin gudanar da aikin hajjin...