Gwamna Uba Sani na Kaduna ya bayyana cewa babu wani gyara da aka yi wa manyan asibitocin jihar guda 32 cikin shekaru 20 da suka gabata....
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Jos (JED) ya shawarci abokan hulɗarsa a Jihar Gombe da kada su biya kowa kuɗin gyara na’urar taransfoma a yankunansu. Babban...
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya, Hakan Fidan, ya jaddada buƙatar yin garambawul ga Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya, inda ya bayyana gazawarsa wajen tunkarar al’amuran duniya...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Mai Mala Buni CON (Chiroman Gujba) ya yi ƙira ga Hukumar Ci Gaban Arewa maso Gabas ta NEDC da...
Majalisar dokokin jihar Bauchi ta yi ƙira ga gwamnatin jihar da ta gyara na’urorin lantarki da suka lalace a wasu daga cikin al’ummomin jihar. Majalisar ta...
Daga Nusaiba Hussaini A ranar Juma’ar da ta gabata ne hukumar babban birnin tarayya Abuja ta sanar da bayar da kwangilar aikin gyaran hanyar jirgin ƙasa...
Daga Maryam Sulaiman A ranar Asabar da ta gabata ne, dandazon Kiristoci suka taya musulmi gyaran babban masallacin Idi a garin Kachia dake jihar Kaduna. Kiristocin...
Olusade Adesola, sakataren dindindin na hukumar babban birnin tarayya, (FCTA), ya ce za a ɗau mataki na bunƙasa hanyoyin tuƙa keke a cikin babban birnin tarayya...
Wata kotun Majistire a Bauchi ta ba da umarnin tsare wani malamin addinin Muslunci a jihar, Shaikh Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi a gidan yari, bisa kalaman...
Kula da lafiyar jiki yana da mahimmanci don jagorantar rayuwa mai kyau. Motsa jiki, ba shakka, babban abu ne, amma abinci yana taka muhimmiyar rawa daidai...