Hukumar da ke Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arziƙin Zagon-Ƙasa wato EFCC ta nesanta kanta daga wani jerin sunaye wanda ke yawo a wasu jaridu...
Sakamakon yawaitar matsalar satar mutane a Najeriya, gwamnonin arewacin ƙasar sun amince da yin haɗin gwiwa da gwamnatin tarayya da kuma duba yiyuwar yin amfani da...
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bayyan fargabar cewa Najeriya na fuskantar barazanar tsaro bisa la’akari da yadda ɗumbin matasan ƙasar ke fama...
Gwamnonin jihohin Najeriya sun nuna goyon bayansu ga matakin da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka na cire tallafin man fetur. Gwamnonin sun bayyana haka...
Wasu gwamnonin jihohi sun sha kaye a hannun manyan abokan hamayyarsu a zaɓen gwamnoni da membobin majalisun jihohi da aka kammala ranar 18 ga watan Maris,...
Ministan harkokin cikin gida na Najeriya ya ce yana shirin ganawa da gwamnonin jihohi na ƙasar don cimma matsaya kan sakin aƙalla kashi 30 cikin 100...