Tag: Gwamnatin Najeriya
-
Gwamnatin Najeriya za ta sake ajiye ‘yan gudun hijira 22,071 a Neja – Ministar jin ƙai
Gwamnatin Najeriya ta yi alƙawarin sake tsugunar da ‘yan gudun hijira 22,071 da suka warwatsu a cikin al’umomin Nijar daban-daban. Betta Edu, ministar harkokin jin ƙai da rage raɗaɗin talauci, ta bayyana hakan a lokacin da take gabatar da kayayyaki ga wasu daga cikin ‘yan gudun hijira a sansanin Gwada, Shiroro, ranar Juma’a. Misis Edu…
-
Gwamnatin Najeriya ba ta da shirin ƙara haraji – Kwamitin Shugaban ƙasa
Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta da wani shiri na ƙara haraji ko kuma ƙara wa ‘yan ƙasar kuɗinàà biyan haraji. Shugaban kwamitin shugaban ƙasa kan manufofin kasafin kuɗi da sake fasalin haraji, Taiwo Oyedele, ya bayyana hakan a ranar Talata yayin da yake mayar da martani kan rahotannin da ba a tabbatar da su…
-
Gwamnatin Najeriya ta shigar da naƙasassu 500 shiga tsarin NHIS
Gwamnatin tarayya ta ce ta shigar da naƙasassu 500, cikin tsarin inshorar lafiya na ƙasa, (NHIS), domin inganta hanyoyin samun ingantattun ayyukan kiwon lafiya. Babban sakataren ma’aikatar jin ƙai da ci gaban jama’a, Dakta Sani Gwarzo, ne ya bayyana hakan a wani taron nuna alama na katin shaida na NHIS ga waɗanda suka amfana, ranar…
-
Me ya kawo jinkiri a shirin gwamnatin Najeriya na gina gadar sama a yankin Ganaja a Kogi?
Gwamnatin tarayya na nazarin matakan da za ta ɗauka na magance matsalar ambaliyar ruwa a yankin Ganaja a jihar Kogi, in ji ɗan majalisar wakilai Sani Ejiga-Abdulraheem. Ejiga-Abdulraheem (APC- Kogi) ya bayyana hakan ga manema labarai a wajen bikin ƙaddamar da ƙungiyar SEA Youth Vanguard, bikin cikar Gwamna Yahaya Bello na cika shekaru 48 a…
-
Gwamnatin Najeriya ta kashe biliyan 57 wajen horar da malamai – UBEC
Hukumar kula da ilimin bai ɗaya ta ƙasa, (UBEC), ta bayyana cewa gwamnatin tarayya ta raba jimillar kuɗi Naira biliyan 57,165,751,416.12 ga jahohin ƙasar, don shirin bunƙasa ƙwararrun malamai, TPD a cikin shekaru 13 da suka gabata. Sakataren zartarwa na UBEC, Dakta Hamid Bobboyi, ne ya bayyana haka a wajen taron bunƙasa sana’ar malamai na…
-
Gwamnatin Najeriya ta rabawa mutane 160,572 naira biliyan 14.6 a jihohin arewa shida
Shugaba na ƙasa, na ‘COVID-19 Action’ da Farfaɗowa fa Tattalin Arziƙi, (NG-CARES), Abdulkarim Obaje, ya ce Gwamnatin Tarayya ta kashe Naira biliyan 14.6 a cikin shirin ga mutane 160,572 da suka ci gajiyar shirin a jihohin Arewa shida. Da yake jawabi a Bauchi a ranar Laraba a ƙarshen taron majalisar ministocin birnin, Obaje ya ce…