Masana tattalin arziƙi a Najeriya na ganin matakan da gwamnatin ƙasar ke ɗauka da ƙyar za su yi tasiri, idan dai ba an kawo ƙarshen matsalar...
Daga Ibraheem El-Tafseer A wani faifayin bidiyo da ‘yan bindigar masu garkuwa da mutane suka fitar, sun nuna Amarya da sauran ‘yan bikin su 63 da...
Daga Maryam Umar Abdullahi Asusun Tallafawa Ƙananan Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya UNICEF ya bayyana buƙatar ƙara ƙaimi wajen inganta batun kiyaye lafiya da tsaron makarantun...
A wani mataki na rage wahalhalun da ake fama da shi na tafiye-tafiyen hutu, gwamnatin Najeriya ta ɓullo da wasu matakai na kai ɗauki ga ‘yan...
Gwamnatin Najeriya ta kafa wani kwamiti na musamman don bibiyar yadda farashin iskar gas ta girki ke ci gaba da tashin gwauron zabi a sassan ƙasar....
Hukumar da ke sa ido kan biyan biyan kuɗaɗen wuta da ruwa da sauran kayan amfani a ƙasar Ghana ta rage kuɗin wutar da za a...
Ma’aikatar Ayyukan Gona da Samar da Abinci ta ƙasa ce ta raba kayan a wani mataki na wadata ƙasa da abinci. Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya...
Daga Ibraheem El-Tafseer Masu kula ko kuma masu gadin maƙabartu a jihar Yobe, sun yi ƙira ga gwamnatin jihar Yobe, da ta taimaka ta fara biyansu...
Wasu ‘yan bindiga da dama sun kai hari fadar Sarkin Maru Abubakar Gado Maigari inda suka kashe wani mai gadin fadar a daren Laraba. ‘Yan bindigan...
Gwamnatin Iran ta yi afuwa a sama da fursunoni 1,000 daga gidajen yarin ƙasar domin murnar bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW). Wata kafar yaɗa labarun gwamnati...