Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnati mai ci ba za ta zargi gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari da ƙalubalen da take fuskanta bayan...
Gwamnatin Tarayya ta yi wa ma’aikatanta karin albashi da kashi 25% zuwa kashi 35%. Kazalika gwamnatin ta yi wa ’yan fansho karin kashi 20% zuwa kashi...
Gwamnatin Yobe ta ƙaryata rahotanni da ke cewa wata baƙuwar cuta ta yi sanadiyyar mutuwar aƙalla mutum 200 a wasu ƙananan hukumomin jihar. A bayan nan...
Ƙungiyar Ƙwadago ta ƙasa ta NLC tare da TUC ta ‘yan kasuwa, sun nemi gwamnati ta biya 615,000 ga ko wane ma’aikaci a matsayin mafi ƙarancin...
Jami’an leƙen asirin Amurka sun yi gargaɗin cewa mai yiwuwa gwamnatin Firaiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu na cikin tsaka-mai-wuya” a lokacin da jama’a ke ƙara ƙosawa da...
Shugaban ƙasar Najeriya, Bola Tinubu, ya sha alwashin cewar gwamnatinsa za ta ba da fifiko kan walwalar mata da kiyaye haƙƙoƙinsu tare da bunƙasa rayuwarsu.A sanarwar...
Gwamnatin Tarayya za ta fara rabon hatsi a faɗin ƙasar nan, domin rage wahalar tsadar rayuwa da ake fuskanta a Najeriya. Ministan Noma da Samar da...
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da kashe Boderi Isyaku ƙasurgumin dan-fashin dajin nan da ya addabi jihohin Kaduna, Katsina, Zamfara Neja da Abuja, tare da wasu...
Rahotanni sun ce tuni aka fara rufe manhajojin hada-hadar kuɗaɗe na intanet, ko kuma cryptocurrency a Turance, bisa umarnin hukumomin ƙasar, a wani mataki na daƙile...
A daidai lokacin da al’umma Najeriya ke fama da hauhawar farashin kayyakin abinci da tsadar rayuwa, sanannen malamin addinin nan na Jihar Kano, Sheikh Mujajjadina Sani...