Wata mata mai suna Okereke Olufunmilayo, wacce ita ce manaja a wani kantin sayar da kayan gini, tare da mijinta da ɗan aikinta an kama su...
Wani yaro ɗan shekara 4 mai suna Muktar Adamu da ke unguwar Nahuta a ƙaramar hukumar Potiskum a jihar yobe, ya kubuta bayan da wasu masu...
Daga Saleh INUWA, Kano Rahotanni daga jihar Kaduna na bayyana cewar wasu gungun ‘yan bindiga sun kai farmaki wani kamfanin gona a garin Anchau na ƙaramar...
Da rana tsaka a jiya Lahadi, ‘yan bindiga suka tare hanyar Jibia zuwa Katsina, inda suka harbe direban motar Hukumar Sufuri ta Jihar Katsina (KTSTA), suka...
Wata majiya data zabi a boye sunanta ta bayyana maharan sun dira gidansa ne karfe 1:30 na dare, inda suka yi garkuwa da shi. Wani mazaunin...