Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani ɗan jarida Usman Umar Sahabi a jihar Adamawa. An sace...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba ta ce ta kama wasu mutane 20 bisa zargin yin garkuwa da mutane a faɗin jihar. Mai magana da...
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani likita, Austin Uwumagbe, Daraktan Asibitin Nasara-Annex da ke Ogaminana, a...
Wasu ‘yan bindiga a daren Lahadi sun kai hari kan wata motar fasinja ta Benuwe Link tare da yin garkuwa da aƙalla mutane 11, kamar yadda...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san su waye ba sun yi garkuwa da wani mataimakin Sufeton ‘yan sanda a garin Toro da ke ƙaramar hukumar...
Hukumar yi wa ƙasa hidima ta ƙasa (NYSC), ta tabbatar da sace wasu ɗalibai takwas da suka kammala karatu zuwa jihar Sakkwato domin gudanar da zangon...
Wasu da ake kyautata zaton mayaƙan Boko Haram ne sun kai farmaki kan ayarin motocin da ke ɗauke da kayayyaki da fasinjoji a ƙaramar hukumar Bama...
Masu garkuwa da mutane sun kashe wata mata ‘yar shekara 60 a garin Tamigbe da ke ƙaramar hukumar Burutu a jihar Delta, bayan da suka karɓi...
Wasu ‘yan bindiga da ke aiki a layin Imo na babbar titin Inugu zuwa Fatakwal, sun yi garkuwa da wasu fasinjoji 9 da ke kan hanyar...
An yi zargin cewa an yi garkuwa da wasu dangi guda uku da suka haɗa da matar da ‘ya’yan wani ɗan ƙasar waje da ya dawo...